fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗymi: An fille kan tsohon ɗan majalisa a jihar Anambra

Date:

Rundunar ‘yan sandan Anambra a ranar Laraba, ta tabbatar da cewa an fille kan wani tsohon dan majalisa a jihar, Nelson Achukwu.

Achukwu, wanda ya fito daga karamar hukumar Nnewi ta Kudu, shi ne mai gidan man Nelly Oil & Gas da ke Utuh.
Ya wakilci mazabar Nnewi ta Kudu 2 a majalisar dokokin jihar a zamanin gwamnatin tsohon gwamna Chris Ngige, wanda yanzu shine ministan kwadago da samar da ayyukan yi a Najeriya.

Ya wakilci mazabar Nnewi ta Kudu 2 a majalisar dokokin jihar a zamanin gwamnatin tsohon gwamna Chris Ngige, wanda yanzu shine ministan kwadago da samar da ayyukan yi a Najeriya.

An yanke masa kai ne bayan da aka ce iyalansa sun biya Naira miliyan 15 a matsayin kudin fansa ga ‘yan bindigar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Tochukwu Ikenga, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce an gano gawar tsohon dan majalisar ne a ranar Talata, a tsakanin iyakar Uke da Ukpor Communities a yankin karamar hukumar.EnuguQ’

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp