fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Zinchenko ya koma Arsenal daga Manchester City

Date:

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Arsenal ta kammala cinikin ɗan wasan tsakiya na ƙasar Ukraine, Oleksandr Zinchenko, daga Manchester City.

Zinchenko wanda ya buga wasanni da dama a ɓangaren hagu na bayan Man City, wasa 15 kawai ya buga a kakar wasan da ta gabata a yunƙurin ƙungiyar na kare kambin Premier League da ta ɗauka.

Ɗan ƙwallon mai shekara 25 ya je Arsenal ne daga zagayen da City ke yi a Amurka don kammala komawarsa tasa bayan Arsenal ta amince da yarjejeniyar da ta kai fan miliyan 30.

Shi ne ɗan wasa na biyu da yake komawa Arsenal daga City a bazarar nan.

Tuni Gabriel Jesus ya koma Emirates kan fan miliyan 45, inda har ma ya ci mata ƙwallo wasan sada zumunta. In ji BBC.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp