fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi; PDP ta sake tiƙa APC a ƙasa a zaɓen Abuja

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana Suleman Sabo na jam’iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban karamar hukumar Kuje da aka gudanar a babban birnin tarayya Abuja ranar 12 ga watan Fabrairu.

Suleman Sabo, shugaban karamar hukumar wanda a yanzu zai yi wa’adi na biyu a kan karagar mulki, ya doke sauran ‘yan takara biyar a kowace shiyya 10 na karamar hukumar.

Ya tattara jimillar kuri’u 13,301 inda ya kayar da abokin hamayyarsa, Sarki Hamidu na jam’iyyar APC, wanda ya samu kuri’u 7,694 ya zo na biyu.

Da wannan ne dan takarar PDP ya doke APC da kuri’u 5,607.

Sule Magaji jami’in hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC a zaben karamar hukumar Kuje ne ya sanar da sakamakon zaben da safiyar Lahadi.

An sanar da sakamakon gundumomi a hukumance:

Kuje Central (ward 01)

APC- 1717

PDP-3671

Chibiri (ward 02)

NIRSAL AD

APC- 1,172

PDP–1,839

Gaube (ward 03)

APC – 1793

PDP -2,226

Kwaku (ward 04)

APC :562

PDP: 1450

Kabi (ward 05)

APC- 271

PDP-433

Rubochi (ward 06)

APC – 1047

Tallace-tallace

PDP – 1506

Gwargwada (ward 07)

APC- 365

PDP-583

Gudrun Karya ( ward 08)

APC -420

PDP -1032

Kujekwa (ward 09)

APC-76

PDP:106

Yenche (ward 10)

APC:271

PDP: 455

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp