fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Masu miƙaman siyasa su yi murabus – Gwamnan Legas

Date:

Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya bukaci masu rike da mukaman siyasa da ke da niyyar neman mukaman zabe a zaben 2023 da su yi murabus.

Gwamnan ya bayar da umarnin ne a ranar Juma’a ta wata takarda mai dauke da sa hannun shugaban ma’aikata na jihar Hakeem Muri-Okunola.

Takardar ta umurci duk wanda aka nada da ma’aikatan gwamnati da ke sa ido kan ofisoshin zabe da nufin shiga zaben fidda gwani na jam’iyyar da su yi murabus kafin ranar 19 ga Afrilu, 2022.

“Saboda haka, duk wanda ke neman mukaman zabe ana bukatar su sanya a cikin wasikunsu na murabus. Hakazalika, ya kamata a gabatar da wasikun murabus daga dukkan wasu nau’ikan mukamai na siyasa da ma’aikatan gwamnati kafin ranar 19 ga Afrilu 2022,”in ji sanarwar.

An kuma bukaci wadanda aka nada wadanda ke son zama wakilai a zabukan fidda gwani na jam’iyyun siyasa da su mika wa sakataren gwamnatin jihar takardar murabus dinsu.

Umarnin ya yi daidai da sashe na 84 (12) na dokar zabe.

Sashen ya nuna cewa masu rike da mukaman siyasa ba za su iya shiga harkar zabe ba sai dai in sun yi murabus.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp