fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: IPOB ta soke dokar zaman gida

Date:

Masu fafutukar kafa kasar Biafra, IPOB, sun soke dokar zaman gida na gobe.

Kungiyar ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da Emma Powerful ta sanya wa hannu, inda ta bayyana dalilan da suka sa ta soke taron, inda ta sanya ranar 28 ga watan Yuni a matsayin zaman gida.

Idan ba a manta ba, babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, Laraba, ta dage shari’ar da ake yi wa shugaban kungiyar ta IPOB, Nnamdi Kanu, zuwa ranar 28 ga watan Yuni.

Lauyan Kanu Mista Ifeanyi Ejiofor, ya bayyana hakan a wata sanarwa. Ya ce shari’ar Kanu ba za ta ci gaba kamar yadda aka tsara tun farko ba saboda rashin zuwan alkali mai shari’a, Justice Binta Nyako.

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp