fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: EFCC ta kama mutane 31 da suke damfara ta Intanet

Date:

Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC), ta sanar da kama wasu mutane 31 da ake zargi da damfarar yanar gizo a maboyarsu a kan titin Meniru Agbani da kuma Estate Diamond, jihar Enugu.

Hukumar, a wata sanarwa da ta fitar a shafinta na Twitter, ta ce, an kama wadanda ake zargin ne a ranar Talata.

An bayyana sunayensu kamar haka: Daniel Chukwuemeka, Okechukwu Chisom, John Chizoba, Benard Uguochukwu, Nwobodo Christian, Nwiba Chukwuemeka, Eze Ani Ifechukwu, Chikwe James, Emmanuel Chukwuebuka, Ezugwu Chidera, Friday Daniel, Destiny Ekene, Prosper Nnachetam, Justice Chinedu da Bright Chimezie. .

Sauran sun hada da Ezugu Nkejika, Echi Ikechukwu, Udeh Emeka, Charles Kosisochukwu, Ojinaka Smith, Ekene Chukwuebuka, Efe Samuel, Goodness Ifeanyi, Victory Anointing, Uche Egbo, Onuigbo Kingsley, Okakpu Chukwuemeka, Nnamdi Odo, Mbah Emmanuel, Collins Nweke da Jason Obi.

Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta ce, kayayyakin da aka kwato daga hannunsu sun hada da mota kirar Mercedes Benz C400, da Toyota Corolla 2005 model guda daya, Toyota Camry, wayoyin hannu da dama, da kwamfutoci.

Ya kara da cewa, za a gurfanar da su gaban kotu da zarar an kammala bincike.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp