fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: DSS ta sanar da yunƙurin kai hare-haren Bam a wuraren ibadah da bukukuwa

Date:

Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta bankado wani shiri na wasu da ake zargin gungun masu aikata laifuka ne na kulla kawance a tsakaninsu da nufin kara kai hare-hare kan muhimman ababen more rayuwa da sauran wuraren da jama’a ke yawan zuwa, kamar wuraren ibada da shakatawa, musamman a lokutan bukukuwa da bayan bukukuwa.

Wata sanarwa mai dauke da sa hannun kakakin hukumar, Dr. Peter Afunanya, ya ja hankalin jama’a kan tsare-tsare na masu aikata laifuka da su sanya idanun su a kan duk mutanen da basu aminta da su ba.

Ya ce, makasudin wadannan miyagun mutane shi ne cimma wasu muradu na son rai tare da haifar da fargaba a tsakanin ‘yan kasa.

Kakakin ya bayyana cewa, hukumar ta gargadin da ta yi tun da farko cewa, wasu kungiyoyi da daidaikun mutane na shirin haddasa rikici a kasar nan.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp