fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: An gano gawar tsohon jami’in Diflomasiyyar Najeriya a Amurka

Date:

Rundunar ‘yan sanda a garin Tuckahoe da ke birnin New York na kasar Amurka, ta gano gawar wani tsohon jami’in diflomasiyyar Najeriya, Ambasada Ejeviome Otobo, wanda aka gani na karshe a unguwarsa a ranar 15 ga watan Yunin 2022.

Rundunar ‘yan sandan Tuckahoe a ranar 19 ga watan Yuni ta sanar a wani sako da ta wallafa a shafin Facebook cewa, Etobo ya bace kuma ya nemi bayanai daga jama’a.

Jami’in diflomasiyyar mai shekaru 70 a lokacin mutuwarsa, ya taba rike mukamin Darakta kuma mataimakin shugaban ofishin tallafawa samar da zaman lafiya a shelkwatar Majalisar Dinkin Duniya da ke New York tsakanin Disamba 2006 da Oktoba 2013.

A ranar 24 ga watan Yuni, ‘yan sanda sun sanar da cewa, an gano Etobo gawarsa tare da aika sakon ta’aziyya ga iyalansa.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...
X whatsapp