fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan takarar gwamna 3 a PDP sun janye

Date:

Gabanin zaben fidda gwani na gwamna da za a yi a ranar Laraba a jihar Enugu, wasu jiga-jigan ‘yan takarar gwamna uku na jam’iyyar PDP sun janye daga takarar.

‘Yan takarar uku sun bayyana ficewarsu ne a wata takarda da suka fitar daban-daban, kuma suka mikawa shugabannin jam’iyyar sa’o’i kadan kafin zaben fidda gwani na gwamna.

Wasikar janyewa Ekweremadu ta samu sa hannun Hon. Charles Asogwa, Darakta-Janar, Kungiyar Kamfen na Ikeoha.

Ya ce, “Muna so mu sanar da magoya bayanmu da ‘yan Nijeriya cewa, tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa kuma jigo a jam’iyyar da ke neman takarar gwamna a jihar Enugu, Sanata Ike Ekweremadu, ba zai halarci zaben fidda gwani na gwamna na jam’iyyar PDP da za a yi a ranar Laraba 25 ga watan Mayu ba. 2022.”

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp