fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan Bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin Gwamnan Nasarawa

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-wado.

DAILY POST ta tattaro cewa an yi garkuwa da Onje Gye-wado wanda ya taba zama mataimakin gwamnan jihar a lokacin gwamnatin Abdullahi Adamu a safiyar ranar Juma’a lokacin da maharan suka mamaye kauyen Gwagi da ke karamar hukumar Wamba a jihar.

Karanta Wannan: Ƴan Bindiga sun hallaka Ƴan Sanda uku a Edo

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Nasarawa, DSP Ramhan Nansel ya tabbatar da faruwar lamarin.

Ya ce kwamishinan ‘yan sanda a jihar CP Maiyaki Baba ya tattara tare da tura “karfafawa da suka hada da kungiyoyin ‘yan sanda, sojoji, ‘yan banga, da mafarauta na gari” domin ceto wanda abin ya shafa da rai.

A cewar PPRO, ‘yan bindigar sun kai farmaki gidan ne da misalin karfe 12:30 na safe, inda suka yi ta harbe-harbe a kai a kai kafin su garzaya da shi zuwa wani wuri da ba a sani ba.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, ƙarƙashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...
X whatsapp