fidelitybank

Cutar mashako ta kashe mutane 7 a Yobe

Date:

Cutar mashaƙo ta kashe yara akalla bakwai bayan ɓarkewarta a karamar hukumar Potiskum na jihar Yobe.

Hakazalika ta kuma kwantar mutum 22 a asibiti.

Yankunan da aka bayyana ɓarkewar cutar sun haɗa da Tandari da Titin Misau da Sabuwar Sakateriya da Arikimr da Ramin Kasa da Boriya da Igwanda da kuma rukunin gidaje na Texaco.

Wani mutum a asibitin kwararru da ke Potiskum, ya faɗa wa gidan talabijin na Channels cewa asibitin ba shi da isasshen magani da zai iya shawo kan cutar ko kuma kula sa marasa lafiya.

Ya kuma bayyana cewa cikin yara 22 da aka kai asibitin a ranar Litinin, biyu daga ciki sun rasa rayukansu sakamakon kamuwa da cutar.

Sai dai jami’an lafiya a jihar ba su kai ga tabbatar da mutuwar yaran ba.

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp