fidelitybank

Cutar mashako ta kashe mutane 7 a Yobe

Date:

Cutar mashaƙo ta kashe yara akalla bakwai bayan ɓarkewarta a karamar hukumar Potiskum na jihar Yobe.

Hakazalika ta kuma kwantar mutum 22 a asibiti.

Yankunan da aka bayyana ɓarkewar cutar sun haɗa da Tandari da Titin Misau da Sabuwar Sakateriya da Arikimr da Ramin Kasa da Boriya da Igwanda da kuma rukunin gidaje na Texaco.

Wani mutum a asibitin kwararru da ke Potiskum, ya faɗa wa gidan talabijin na Channels cewa asibitin ba shi da isasshen magani da zai iya shawo kan cutar ko kuma kula sa marasa lafiya.

Ya kuma bayyana cewa cikin yara 22 da aka kai asibitin a ranar Litinin, biyu daga ciki sun rasa rayukansu sakamakon kamuwa da cutar.

Sai dai jami’an lafiya a jihar ba su kai ga tabbatar da mutuwar yaran ba.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...
X whatsapp