fidelitybank

Cutar mashaƙo ta sake kashe mutum a Najeriya

Date:

Cutar mashaƙo ko kuma Diphtheria a Turance ta sake yin ajalin mutum ɗaya a Najeriya, kamar yadda rahoton hukumar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa ya nuna.

Sabon rahoton na NCDC da ta wallafa a yau Asabar ya nuna mutumin ya rasu ne a tsakanin 16 ga watan nan zuwa yau. Sai dai ba ta faɗi jinsi ko suna ko jihar da mamacin ya fito ba.

Jimillar mutum 16 aka yi zargin sun kamu da cutar a jihohi biyu tun daga 16 ga watan Maris, amma uku ne aka samu tabbacin suna ɗauke da ita.

Jimillar mutanen da aka tabbatar sun kamu da cutar tun daga shekarar 2022 sun zama 42,805 a jihohi 26 na ƙasar. Daga cikinsu 1,331 sun mutu.

NCDC ta ce yara ‘yan ƙasa da shekara 14 ne suka fi kamuwa da cutar.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp