fidelitybank

Cutar Lassa ta kashe ma’aikatan lafiya 45 a Najeriya – NSCD

Date:

Hukumar Yaki da Cututtuka Masu Yaduwa ta Najeriya NCDC ta ce, zazzabin Lassa ya kashe tare da ma’aikatan lafiya 45 da suka kamu da cutar tsakanin watan Janairu zuwa Maris.

Hukumar NCDC, a shafinta na internet da aka tabbatar a ranar Juma’a, ta kuma bayar da rahoton cewa, mutane 3,079 da ake zargin sun kamu da cutar zazzabin Lassa ne a fadin kasar, inda 630 aka tabbatar sun kamu da cutar.

NCDC ta ce, kasashen da ke makwabtaka da su na cikin hadari saboda kwayar cutar Lassa, “bera da yawa” ana samun su a duk fadin yankin.

Ta kara da cewa, an samu bullar cutar a kananan hukumomi 87 dake fadin jihohi 23 na tarayyar kasar nan.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp