fidelitybank

Cutar Lassa ta kashe likitoci 2 da ma’aikacin asibiti a Oyo

Date:

Gwamnatin jihar Oyo ta hannun ma’aikatar lafiya a ranar Alhamis ta tabbatar da bullar cutar zazzabin Lassa a jihar, tare da mutuwar likitoci biyu da wani ma’aikacin asibiti.

Da yake karin haske ga manema labarai a ofishinsa da ke sakatariyar jihar, Agodi Ibadan, kwamishinan lafiya na jihar, Ode Ladipo, ya tunatar da yadda gwamnatin jihar ta kara himma wajen dakile bazuwar cutar mai saurin kisa, tun lokacin da aka fara samun bullar cutar a jihar tun a watan Janairu, 2022.

Ya ci gaba da cewa, an kwantar da likitocin da adadinsu ya kai kusan hudu a wata cibiyar lafiya mai zaman kanta a farkon makon nan, amma mutuwar uku ta faru bayan haka.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp