fidelitybank

Cutar Daji na kama kusan mutane miliyan 1.1 a Afrika – WHO

Date:

Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta ce. a kowacce shakara akan samu kusan mutum miliyan 1.1 da ke kamuwa da cutar Kansa a nahiyar Afirka inda kusan mutum 700,000 ke mutuwa sakamakon cutar.

Daraktar hukumar mai lura da kasashen Afirka Dakta Matshidiso Moeti, ce ta bayyana haka ranar Lahadi a wani jawabi da ta gabatar a bikin ranar yaÆ™i da cutar ta duniya mai taken ‘Inganta Hanyoyin Yaki da Cutar: Mu haÉ—a muryoyinmu domin É—aukar mataki’.

Ta ce hasashen da aka yi yanzu na nuna cewa akwai barazanar samun kashi 50 cikin É—ari na yaran da ake haihuwa da cutar a nahiyar Afirka zuwa shekarar 2050.

Karanta Wannan: Za a gudanar da zabe lafiya a Zamfara – NSCDC

Ta ƙara da cewa alkaluman sun nuna cewa akwai hasashen samun ƙaruwar mace-mace sakamakon cutar kansa zuwa kusan miliyan ɗaya a kowacce shekara zuwa 2030, idan ba a ɗauki matakan da suka dace ba.

Dakta Moeti ta ce ƙasashe 12 ne a nahiyar Afirka ke da kyakkyawan shirin yaƙi da cutar.

Jami’ar ta WHO ta ce Hukumar na taimaka wa Æ™asashe 11 domin samar da ko inganta shirye-shiyensu na yaÆ™i da cutar.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp