fidelitybank

Cutar ƙyandar Biri ta ɓula a Dubai – WHO

Date:

Hadaddiyar Daular Larabawa ta sanar da bullar cutar kyandar biri a kasar, inda ta kasance kasa ta farko da ta sanar da hakan a yankin Gabas ta Tsakiya.

A ranar Talata Jamhuriyar Czech da Slovenia sun sanar da bullar cutar, hakan ya kai adadin kasashe 18 da cutar kyandar biri ta bulla baya ga tushenta wato Afirka.

Ana sa ran adadin wadanda suka kamu da kasashe su karu.

Kyandar biri ta barke a kasashen turai, da Australia da Kuma Amurka. Ma’aikatar lafiya a Hadaddiyar Daular Larabawa ta ce wanda ya kamu da cutar ya dawo daga balaguron da ya yi a yammacin Afirka, kuma tuni ana ba shi kulawar da ta dace a asibiti.

Alamomin cutar kyandar biri sun hada da zazzabi mai zafin gaske da kasala da kuma fesowar kuraje.

Hukumar lafiya ta duniya WHO, ta ce za a iya shawo kan yaduwar cutar matukar an bi dokoki da shawarwarin hukumomin lafiya. In ji BBC.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp