fidelitybank

CPC ta bankado wajen da ake sarrafa jabun man girki a Kano

Date:

Hukumar kare hakkin masu saye da sayarwa ta CPC a jihar Kano, ta gano wani wuri da ake sarrafa gurbataccen man girki.

Gano haramcin na daga cikin kokarin da hukumar ke yi na kare jama’a daga amfani da kayayyakin da ba su da kyau, na jabu da kuma gurbatattun kayayyaki.

Shugaban hukumar, Janar Idris Bello Danbazau mai ritaya, ya bayyana hakan a wata sanarwa da mai magana da yawun hukumar, Musbahu Yakasai, ya fitar.

Bello Danbazau, wanda ya samu wakilcin babban mataimaki na musamman na gwamna kan harkokin tabbatar da inganci, Sale Muhammad, ya jagoranci tawagar duba wurin a Dakata Rinji, karamar hukumar Nasarawa, a cikin birnin Kano.

A cewarsa,  a na sarrafa man girki ne a kusa da wani wajen tattara shara, wurin ba shi da tsafta kuma ya na da hadari ga lafiyar mutane.

Ya yi kira ga jama’a da su ci gaba da baiwa hukumar goyon baya, domin cimma manufofinta.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...
X whatsapp