fidelitybank

Conte ya tura da sakon godiya bayan an likitoci sun fyede shi

Date:

Kocin kungiyar kwallon kafa ta Tottenham a gasar firimiyar Ingila, Antonio Conte ya aika wa magoya bayan kungiyar sakon godiya bayan da aka yi masa tiyata a asibiti.

Wata sanarwa da kungiyar ta fitar ranar Laraba ta ce kocin mai shekara 53 dan kasar Italiya na fama da matsanancin ciwon ciki kuma likitocinsa sun gano yana da ciwon “cholecystitis”, kamar yadda MSN ta ruwaito.

Conte ya aika wa magoya bayan Tottenham wannan sakon daga shafinsa na Instagram jim kadan bayan an kammala aikin tiyatan:

“Aikin tiyatan da aka yi min ya kasance mai nasara, kuma tuni na fara samun sauki. Abin da ke gabana yanzu shi ne murmurewa. Na kosa in koma fagen daga tare da kungiyarmu”.

Ba a san tsawon jinyar da Conte zai yi ba, amma mataimakinsa Cristian Stellini ne zai ci gaba da horar da kungiyar zuwa lkacin da kocin zai dawo bakin aikinsa.

Karanta Wannan: Conte ya kare Lloris akan ya ci gida a gwabzawarsu da Arsenal

Ƙungiyar Tottenham ta aika wa magoyan ƙungiyar nata sakon taya kocin nata murnar nasarar aikin da aka yi masa:

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp