fidelitybank

Conor Gallagher ya bar Chelsea zuwa Atletico Madrid

Date:

Ƙungiyar Atletico Madrid ta ɗauko ɗan wasan tsakiyar Ingila, Conor Gallagher daga Chelsea a kan farashin da ake hasashen zai kai £33m.

Ɗan wasan mai shekara 24 ya sanya hannu a kwantiragin shekara biyar da ƙungiyar ta Laliga.

Gallagher ya kasance a Chelsea ne tun yana ɗan shekara shida, sannan ya cigaba da samun horo har ya kai ga fara buga wasa, inda ya buga wasa 90, sannan ya zura ƙwallo 10.

Kakar bana ce dai shekararsa ta ƙarshe a Chelsea, inda ƙungiyar ta sayar da shi domin gudun rasa shi a kyauta a kakar baɗi.

Shi kuma ɗan wasan gaban Atletico Joao Felix, shi ma mai shekara 24, zai koma Chelsea.

Ya buga wa Ingila wasa 18 tun bayan da ya fara shiga ƴan wasan tawagar a 2021, kuma yana cikin ƴan wasan tawagar da suka je Gasar Cin Kofin Duniya ta 2022, da kuma Gasar Cin Kofin Nahiyar Turai ta 2024.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp