fidelitybank

Comoros za ta fuskanci tutsu a karawar su da Kamaru

Date:

Tawagar ‘yan wasan kasar Comoros na fuskantar matsalar mai tsaron raga sakamakon rauni da yake fama da shi kafin su fuskanci wasa mafi girma a tarihin kasar a ranar Litinin.

Wasan farko na siri daya kwalle wasan zagaye na 16 da Comoros za ta kara da mai masaukin baki Kamaru a Yaounde ranar Litinin, haka zalika Tunusia ma dai sun samu cikas a sansaninsu, sakamakon bullar cutar Covid-19 da suka hada da kocin su Amir Abdou.

‘Yan wasa bakwai ne abin ya shafa, ciki har da masu tsaron gida biyu da suka rage a cikin tawagar, Moyadh Ousseini da Ali Ahamada, tare da zabin farko Salim Ben Boina saboda rauni.

“Za mu yi duk abin da za mu iya don neman mafita a wasan,” in ji babban manajan tawagar Tunusia, El Hadad Himidi.

sai dai hukumar kwallon kafa ta Afrika Caf ta yanke hukunci kafin gasar cewa, kungiyoyin da Covid-19 ya shafa dole ne su buga wasanni ko da kuwa ba su da mai tsaron raga har idan suna da ‘yan wasa 11 a cikin tawagarsu.

 

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp