fidelitybank

Comoros za ta fuskanci tutsu a karawar su da Kamaru

Date:

Tawagar ‘yan wasan kasar Comoros na fuskantar matsalar mai tsaron raga sakamakon rauni da yake fama da shi kafin su fuskanci wasa mafi girma a tarihin kasar a ranar Litinin.

Wasan farko na siri daya kwalle wasan zagaye na 16 da Comoros za ta kara da mai masaukin baki Kamaru a Yaounde ranar Litinin, haka zalika Tunusia ma dai sun samu cikas a sansaninsu, sakamakon bullar cutar Covid-19 da suka hada da kocin su Amir Abdou.

‘Yan wasa bakwai ne abin ya shafa, ciki har da masu tsaron gida biyu da suka rage a cikin tawagar, Moyadh Ousseini da Ali Ahamada, tare da zabin farko Salim Ben Boina saboda rauni.

“Za mu yi duk abin da za mu iya don neman mafita a wasan,” in ji babban manajan tawagar Tunusia, El Hadad Himidi.

sai dai hukumar kwallon kafa ta Afrika Caf ta yanke hukunci kafin gasar cewa, kungiyoyin da Covid-19 ya shafa dole ne su buga wasanni ko da kuwa ba su da mai tsaron raga har idan suna da ‘yan wasa 11 a cikin tawagarsu.

 

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp