fidelitybank

Ciwon hanta na kashe mutane fiye 35,000 a kullum harda Najeriya – WHO

Date:

Hukumar lafiya ta Duniya WHO, ta ce mutane fiye da 3500 ne ke mutuwa a kowacce rana saboda cutar hanta, a fadin duniya, al’amarin da WHO ta ce abin tsoro ne domin adadin na karuwa.

Hukumar lafiya ta duniyar ta yi kiran da a dauki matakin da ya dace domin yaki da cutar wadda ke shafar hanta.

Ana ganin cutar da aka fi sani Hepatitis a matsayin ta biyu a cikin jerin cutuka mafi muni da saurin kisa a duniya.

Wakiliyar BBC ta ce fiye da mutum miliyan dari uku da hamsin ne a duniya ke fama da nau’in cutar hanta nau’in B ko C, wadda ke janyo kamuwa da mummunar cuta da kuma kansar hanta.

WHO ta ce kashi biyu bisa uku na masu dauke da cutar a kasashen Bangladesh da China da Ehiopia da India da Pakistan da Indonesia da Nigeria da kuma Rasha suke.

Akwai dai magunguna masu kyau da saukin kudi da ake amfani da su wajen maganin cutar, to amma har yanzu kashi uku cikin 100 masu dauke da cutar nau’in B ne kadai ke samu maganinta.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp