fidelitybank

Cinzarafin Mata: Gwamnatoci da jama’a a tashi tsaye – CITAD

Date:

Cibiyar bunkasa fasahar sadarwa da ci gaban al’umma, CITAD, ta yi kira ga gwamnatoci da al’umma da su tashi tsaye, domin ganin an kawo karshen cin zarafin ‘ya’ya mata da a ke yi a kasar nan.

CITAD ta yi wannan kira ne yayin taron manema labarai, ta ce dole ne al’umma su tashi tsaye, domin ganin sun kawo karshen cin zarafin ‘ya’ya mata da kana nan yara.

Jami’ar kula da jinsi ta cibiyar, Zainab Aminu, ta ce” A watan Nuwamban da ya gabata mun samu korafe-korafe guda 22 ta manhajar tura korafi da cibiyar ta samar, wadanda mu ka hada da na fyade da cin zarafi daban-daban da al’umma su ke fama dasu”.

Cibiyar ta CITAD ta kuma ce, rahoton da suka samu daga wajen, hukumar kare hakkin dan Adam ta kasa, ya bayyana cewa, an samu rahoton cin zarafin yara kanana guda 50, sannan an samu rahoton cin zarafin mata guda 75

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp