fidelitybank

Cinzarafin Mata: Gwamnatoci da jama’a a tashi tsaye – CITAD

Date:

Cibiyar bunkasa fasahar sadarwa da ci gaban al’umma, CITAD, ta yi kira ga gwamnatoci da al’umma da su tashi tsaye, domin ganin an kawo karshen cin zarafin ‘ya’ya mata da a ke yi a kasar nan.

CITAD ta yi wannan kira ne yayin taron manema labarai, ta ce dole ne al’umma su tashi tsaye, domin ganin sun kawo karshen cin zarafin ‘ya’ya mata da kana nan yara.

Jami’ar kula da jinsi ta cibiyar, Zainab Aminu, ta ce” A watan Nuwamban da ya gabata mun samu korafe-korafe guda 22 ta manhajar tura korafi da cibiyar ta samar, wadanda mu ka hada da na fyade da cin zarafi daban-daban da al’umma su ke fama dasu”.

Cibiyar ta CITAD ta kuma ce, rahoton da suka samu daga wajen, hukumar kare hakkin dan Adam ta kasa, ya bayyana cewa, an samu rahoton cin zarafin yara kanana guda 50, sannan an samu rahoton cin zarafin mata guda 75

daily post newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp