fidelitybank

Cincirindon magoya bayan Ronaldo a Iran ya sa ƙungiyar sa ta dakatar da atisaye

Date:

Kungiyar Al-Nasr da Ronaldo yake buga wasa ta shaida wa Hukumar Kwallon Kafa ta Iran cewa ba za ta yi atisaye na ƙarshe ba a filin wasa na Azadi gabanin wasansu da Persepolis.

Kamfanin dillancin labarai na Iran ISNA ya ce dalilin wannan mataki shi ne tarbar da aka yi wa Ronaldo da sauran abokan wasansa, kuma Ƙungiyar ba ta son shiga haɗarin fita daga otel zuwa filin wasa na Azadi ba.

A gefe guda kuma, Kocin Espinas da ke zaune a otel ɗaya da Al-Nasr ya ce an fasa wani ɓangare na otel ɗin saboda yawan magoya bayan Ronaldo.

Ali Asghar Amiri ya ce, “Cunkoson magoya bayan ya janyo an lalata wani ɗan karamin lambu da ke otel ɗin da kofofi da wani ɓangare na shiga ciki.”

A gobe ne Persepolis za ta karɓi baƙuncinAl-Nasr ta Saudiyya a wasan farko na rukuni na kofin zakarun Asia a filin wasa na Azadi, ba tare da ‘yan kallo ba

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp