fidelitybank

Cin zalin yara ba shi da gurbi a kasar mu – Tinubu

Date:

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cin zalin yara a matsayin abin Allah-wadai da ya ce ba za a lamunta da ci gaba da shi ba a Najeriya.

Tinubu ya sanar da hakan a cikin wani bayani da aka fitar a yau Talata albarkacin Ranar Yara ta ta duniya bana.

“Al’ummar da yara ke samun kulawa da natsuwa, ake martaba su tare da sauraren su a sarari da kuma sauran ɓangarori a cikin, ita ce mai samun cigaba a duniya. A zahiri ya ke cin fuskar yara da walaƙanta su ba shi da muhalli a Najeriya,” in ji shugaba Tinubu.

Shugaban Najeriyar ya ce ƙasarsa na cikin na gaba-gaba da ake cin zarafin yara a makarantu da sauran wurare, “A duniya, yaro ɗaya a cikin uku na fuskantar cin zali. Bincike ya nuna a Najeriya yawan samun cin zalin yara ‘yan shekarun zuwa makaranta ya kai kashi 65 cikin ɗari, waɗanda ke fuskantar hakan a zahiri da kuma ke da illa ga tunani ko alaƙarsu da sauran jama’a. Duk yaron da ke koyo cikin halin tsoro ba zai taɓa gane kome ba,” in ji Tinubu.

Shugaban Najeriyar ya ce gwamnatin tarayyar ƙasar da jahohi na ɗaukar matakan da suka dace domin kare yara daga fuskantar cin zarafi, waɗanda ya bayyana da “manyan gobe kuma ƙashin bayan ci gaban ƙasa”.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp