fidelitybank

Cikin ƙasa da sa’o’i 13 Sojojin Najeriya za su iya ƙwace Nijar – Bashir El-Rufa’i

Date:

Bashir, dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi ikirarin cewa sojojin Najeriya na iya kwace babban birnin Jamhuriyar Nijar, Yamai cikin sa’o’i 13.

El-Rufai ya nakalto wani faifan bidiyo da wani ma’abocin Twitter ya watsa yana yabon sojojin Jamhuriyar Nijar, El-Rufai ya ce, baya addu’ar yaki amma yana fatan sojojin Najeriya za su baje kolinsu tare da kwace Nijar cikin kasa da sa’o’i 13.

“Duba sojojin Tinubu suna son su je su yi fada da sojojin Najeriya,” in ji mai amfani da Twitter @chimaobi_nteoma.

El-Rufai ya mayar da martani: “Allah ya kiyaye yaki amma saboda faifan bidiyo irin na wauta ne nake fatan sojojin Najeriya za su baje kolinsu a Nijar su kama Yamai cikin sa’o’i 13.”

Gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar ta yanke hulda da Najeriya bayan kokarin da kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta yi na maido da hambararren shugaban kasar Mohamed Bazoum ya ci tura.

Sakamakon haka, shugaban Najeriyar kuma shugaban kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka, Bola Tinubu ya rubuta wa majalisar dattawan bukatar goyon bayanta ga tsoma bakin soja a kan mulkin soja a Jamhuriyar Nijar.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...
X whatsapp