fidelitybank

China za ta yi layin dogo a Najeriya

Date:

Majalisar dattawa ta amince da Bankin ci gaban ƙasar China a matsayin sabon mai bayar da kuɗi wajen gina layin dogo a ƙasa, wanda zai ci kusan dala biliyan ɗaya.

Wani mai ba da lamuni na ƙasar China ya kamata ya ɗauki nauyin layin tsakanin Kaduna da Kano – birni mafi girma a arewa – amma ya janye a shekarar 2020.

Lokacin da shugaba Muhammadu Buhari ya hau mulki shekaru takwas da suka gabata, ya ba da fifiko wajen inganta hanyoyin sufuri da samar da wutar lantarki a ƙasa.

Duk da haka, samar da kuɗaɗe ya kasance babban cikas wajen gudanar da ayyukan.

Majalisar ta amince ta ciyo rancen biliyoyin dala daga China da sauran masu ba da rance na ƙasa da ƙasa amma har yanzu kuɗaɗen ba su samu ba.

A lokacin da zaɓaɓɓen shugaban ƙasa Bola Tinubu ya hau kan karagar mulki a watan Mayu, zai gaji tarin kalubale da suka haɗa da hauhawar farashin kayayyaki da kuma rashin tsaro da a ke fama da shi.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp