fidelitybank

China ta kusa daina killace matafiya

Date:

China za ta daina killace matafiya daga ranar 8 ga watan Janairu lamarin da zai kawo gagarumin sauyi kan matakinta na yaki da annobar korona, a cewar jami’ain gwamnatin kasar.

Bayan ta shafe kusan shekaru uku iyakokinta a kulle, yanzu za a bai wa masu bisar aiki da karatu da kuma wadanda ke son ziyartar iyalansu damar shiga kasar.

Wannan sauyi na zuwa ne a daidai lokacin da China take fama da karin yaduwar cutar korona bayan ta janye takunkumin da ta sanya wa ‘yan kasar na kulle.

Rahotanni sun ce asibitoci sun cika makil da marasa lafiya kuma tsofaffi na ta mutuwa.

A halin yanzu ba a san adadin mutanen da ke mutuwa sanadin cutar a kullum ba saboda an daina sanar da alkaluman wadanda suke mutuwa.

A makon jiya Beijing ta bayar da rahoton cewa kusan mutum 4,000 ke kamuwa da cutar Covid a kullum kuma ana samun mutuwa nan da can.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp