fidelitybank

China ta kasance ƙasa ta farko da ta naɗa Jakada a Afghanistan

Date:

Ƙasar China ta zama ƙasa ta farko da ta naɗa jakada a ƙasar Afganistan, tun bayan da ƙungiyar Taliban ta karɓa mulki a shekarar 2021.

Taliban ta ce naɗin Zhao Xing wata alama ce ga sauran ƙasashe na ƙulla alaƙa da gwamnatinta.

Babu wata ƙasa da ta amince da gwamnatin Taliban da ake zargi da take hakkin bil’adama da dama a Afghanistan.

Kasar China na daga cikin ƙasashen da suka fara hulɗa da su bayan sun hau karagar mulki a shekarar 2021.

Ma’aikatar harkokin wajen kasar China a ranar Larabar ta bayyana cewa, Beijing za ta ci gaba da yin shawarwari da hadin gwiwa” da Afganistan, kuma manufarta game da kasar a bayyane take.

Majalisar Dinkin Duniya da sauran ƙungiyoyin kare hakkin ɗan adam sun yi Allah-wadai da ƙungiyar Taliban kan yadda take musgunawa mata.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp