fidelitybank

China ta fara yi wa Taiwan barazana ta ƙarfin Tuwo

Date:

Ƙasar China ta soma atisayen soji na musamman a cikin teku kusa da Taiwan bayan ziyarar da shugabar Majalisar Wakilan Amurka Nancy Pelosi ta kai tsibirin.

Ms Pelosi ta bar Taiwan ɗin a ranar Laraba, bayan wata gajeruwar ziyara mai cike da taƙaddama da ta kai tsibirin, wadda China ke kallo a matsayin wani lardinta da ya ɓalle.

Domin mayar da martani, sai ƙasar China ta sanar da gudanar da atisayen soji na tilas wanda za a soma a yau Alhamis.

Tsibirin na Taiwan ya ce, jiragen yaƙin China ɗai-ɗai har 27 suka shiga ta sarararin samaniyarsa, sai dai tun a ranar Laraba ma’aikatar tsaron Taiwan ta tauna tsakuwa don aya ta ji tsoro ta hanyar watsa jiragenta a sararin samaniya, domin gargaɗin na China da ke mata barazana. In ji BBC.

vgn news 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp