fidelitybank

China ta barranta kanta ga takarar Rotimi na goya masa baya a zaben 2023

Date:

Ofishin jakadancin kasar China a Najeriya ya karyata labarin da ke cewa, jamhuriyar jama’ar kasar Sin na goyon bayan aniyar shugaban kasa na ministan sufurin Najeriya Rotimi Chibuike Amaechi.

A cikin wata sanarwar manema labarai da ofishin jakadancin ta fitar, China ta bayyana jita-jitar a matsayin “labaran karya, wanda aka kirkira da wasu dalilai na boye.”

Sanarwar ta kara da cewa, “An jawo hankalin ofishin jakadancin kasar Sin kan wani rahoto na batanci kan wata kafar yada labarai ta internet, inda ake zargin Mista Rotimi Amaechi, ministan sufurin Najeriya kuma daya daga cikin masu neman tsayawa takarar shugabancin kasar a 2023. , ya samu goyon bayan gwamnatin kasar Sin, kuma an gudanar da tarurruka da dama tsakanin abokan Amaechi da gwamnatin kasar Sin’, har ma da ikirarin cewa “China na bukatar … dora ikonta a Afirka”.

“Ana kara tunatar da jama’a da su yi watsi da shi, su kuma sanya ido kan irin wannan labaran na bogi, wadanda aka kirkira da wasu munanan dalilai. Girmama juna da rashin tsoma baki a cikin harkokin cikin gidan juna, shi ne babban ka’ida da kuma dogon lokaci na diflomasiyyar kasar Sin.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp