fidelitybank

Chelsea za ta yi garanbawul da zazzaga

Date:

Dan wasan tsakiya na Chelsea, Mason Mount, na iya shirin ficewa daga kulob din a wannan bazarar yayin da mai kula da kulob din, Todd Boehly ya bayar da rahoton cewa yana shirin fsiyar da wasu ‘yan wasa 14.

Chelsea ta fanshe sama da fam miliyan 500, tun lokacin da Boehly ya karbi ragamar aiki daga hamshakin attajirin Rasha Roman Abramovich a bazara.

Hakan ya hada da rikodi na fam miliyan 323 da aka kashe a kasuwar musayar ‘yan wasa ta Janairu kadai kan sabbin ‘yan wasa takwas.

A cewar Telegraph, Chelsea za ta yi kokarin sallamar ‘yan wasa da dama wadanda suka hada da Mount, Thiago Silva, Mateo Kovacic, Cesar Azpilicueta, Ruben Loftus-Cheek, Pierre Emerick-Aubameyang da Christian Pulisic, da zarar an bude taga bazara.

Sauran ‘yan wasan sun hada da N’Golo Kante da Kai Havertz da Ben Chilwell da Conor Gallagher da Edouard Mendy da Hakim Ziyech da Kepa Arrizabalaga domin yarjejeniyarsu za ta kare ne a watan Yunin 2025, duk da cewa ba dukkaninsu za su tafi tare ba.

Rahoton ya kara da cewa Chelsea ta kuduri aniyar kaucewa ‘yan wasa shiga watanni 12 na karshen kwantiraginsu ta kowacce hanya, da kuma wadanda suka rage shekaru biyu kacal a kwantiraginsu.

mmm.nnn.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp