fidelitybank

Chelsea za ta yi garanbawul da zazzaga

Date:

Dan wasan tsakiya na Chelsea, Mason Mount, na iya shirin ficewa daga kulob din a wannan bazarar yayin da mai kula da kulob din, Todd Boehly ya bayar da rahoton cewa yana shirin fsiyar da wasu ‘yan wasa 14.

Chelsea ta fanshe sama da fam miliyan 500, tun lokacin da Boehly ya karbi ragamar aiki daga hamshakin attajirin Rasha Roman Abramovich a bazara.

Hakan ya hada da rikodi na fam miliyan 323 da aka kashe a kasuwar musayar ‘yan wasa ta Janairu kadai kan sabbin ‘yan wasa takwas.

A cewar Telegraph, Chelsea za ta yi kokarin sallamar ‘yan wasa da dama wadanda suka hada da Mount, Thiago Silva, Mateo Kovacic, Cesar Azpilicueta, Ruben Loftus-Cheek, Pierre Emerick-Aubameyang da Christian Pulisic, da zarar an bude taga bazara.

Sauran ‘yan wasan sun hada da N’Golo Kante da Kai Havertz da Ben Chilwell da Conor Gallagher da Edouard Mendy da Hakim Ziyech da Kepa Arrizabalaga domin yarjejeniyarsu za ta kare ne a watan Yunin 2025, duk da cewa ba dukkaninsu za su tafi tare ba.

Rahoton ya kara da cewa Chelsea ta kuduri aniyar kaucewa ‘yan wasa shiga watanni 12 na karshen kwantiraginsu ta kowacce hanya, da kuma wadanda suka rage shekaru biyu kacal a kwantiraginsu.

latest news in nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziÆ™in Najeriya ya Æ™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp