fidelitybank

Chelsea za ta sayi Caicedo a kan kudi fam miliyan 60

Date:

Yanzu haka Chelsea tana da ‘yancin siyan dan wasan tsakiya da aka kiyasta fam miliyan 60, Moises Caicedo a wannan bazarar bayan da koci Roberto de Zerbi ya tabbatar.

Chelsea ta yi watsi da tayin bude fan miliyan 60 a kasuwar musayar ‘yan wasa ta Janairu don siyan Caicedo saboda Brighton ba ta son siyar da dan wasan mai shekaru 21.

Koyaya, De Zerbi ya yarda Brighton na iya rasa Caicedo a wannan bazarar.

Da yake magana da Sky Sports bayan Brighton ta doke Arsenal da ci 3-0 a Emirates, De Zerbi ya ce: “Tabbas, za mu rasa wasu ‘yan wasa.

“WataÆ™ila Caicedo, watakila Mac Allister. Dole ne mu kasance a shirye don kawo wasu kwararrun ‘yan wasa.”

Chelsea na matukar sha’awar cinikin Caicedo saboda suna ganin suna bukatar kara wani dan wasan tsakiya na tsakiya a cikin ‘yan wasan don taimakawa wajen rage matsin lamba a tsakiyar fili.

the nation news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp