fidelitybank

Chelsea za ta sallami ƴan wasa 10

Date:

Mamalakin Chelsea, Todd Boehly na shirin sallamar ‘yan wasa kusan 10 a bazara.

Wannan yana nufin cewa zai zama wata babbar kasuwa ga Blues saboda masu kulob din suna son sake fasalin kungiyar.

Baya ga bude kofofin ficewa ga ’yan wasan farko da ba a so, masu kulob din Blues na shirin sake fantsama tsabar kudi kan sabbin ‘yan wasa.

Evening Standard ta ruwaito cewa suna tunanin siyar da ‘yan wasa 10 a lokacin bazara sakamakon mummunan kakar wasa.

Wadannan ‘yan wasan sun hada da Conor Gallagher, Ruben Loftus-Cheek, Edouard Mendy, Hakim Ziyech, Pierre-Emerick Aubameyang, Christian Pulisic da kuma Kalidou Koulibaly.

Boehly da takwarorinsa za su kuma yanke shawarar abin da zai kasance nan gaba ga N’Golo Kante, wanda kwantiraginsa zai kare a bazara.

Rahotanni a Jamus sun nuna cewa ana kuma tunanin makomar Kai Havertz sakamakon rashin daidaituwar sa a kakar wasa ta bana yayin da Mason Mount shima zai iya barin Stamford Bridge.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp