fidelitybank

Chelsea ni ba ɗan wasan benci ba ne – Gilmour

Date:

Ɗan wasan Chelsea, Billy Gilmour, ya shaida wa shugabannin kulob din, ciki har da mai kula da kungiyar Todd Boehly, cewa yana son barin Blues, in ji The Evening Standard.

Gilmour yana son barin Chelsea a wannan bazarar don neman buga kwallon kafa a koda yaushe.

Evening Standard ta ruwaito cewa Brighton ta tabbatar da sha’awarta na siyan dan wasan tsakiyar mai shekaru 21 a kan yarjejeniyar dindindin.

Gilmour ya kasance tare da Chelsea tun lokacin da ya sanya hannu daga Rangers a 2017 kuma ya buga manyan wasanni 22 a kulob din Stamford Bridge.

A halin yanzu Gilmour yana da sauran shekaru biyu kan kwantiraginsa da Chelsea.

Ba a ba dan wasan na Scotland lambar rigar ba a kakar wasa mai zuwa bayan da aka yi watsi da shi daga tawagar farko ta Thomas Tuchel.

Ku tuna cewa Callum Hudson-Odoi ya shaida wa Boehly cewa yana son barin kungiyar.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp