fidelitybank

Chelsea da Liverpool da Madrid na komawar ɗaukar Mbappe

Date:

Rahotanni sun bayyana cewa, Chelsea ta bi sahun Real Madrid da Liverpool wajen zawarcin dan wasan Paris Saint-Germain Kylian Mbappe.

A cewar Daily Record, PSG ta karfafa yunƙurin da Chelsea ke yi don tabbatar da sa hannun Mbappe bayan tattaunawa kai tsaye da mai haɗin gwiwar Blues Todd Boehly kan yuwuwar canja wurin dan wasan gaba.

Chelsea, karkashin jagorancin Boehly, tana ƙoƙarin yin shawarwari kan yarjejeniyar ‘yan wasa da kuɗi don kawo ɗan wasan Faransa zuwa Stamford Bridge a wannan bazarar.

A halin yanzu ba a san makomar Mbappe a PSG ba saboda har yanzu bai rattaba hannu kan sabon kwantiragi da Parisians ba.

Kwantiraginsa da zakarun gasar Ligue 1 ta Faransa za ta kare a bazara mai zuwa.

An sanya Mbappe akan kudi Yuro miliyan 250 kwatankwacin (£214m).

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

Ɗan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a...

Cutar Mashako ta yi ajalin Yara hudu a Kano

Rahotanni na cewa cutar mashaƙo wadda aka fi sani...

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...
X whatsapp