fidelitybank

CBN ya umarci Bankuna su karbi tsofaffin kudi

Date:

Babban bankin kasa (CBN), ya umarci bankunan kasuwanci da su karbi tsofaffin takardun kudi na N500 da N1,000 daga hannun kwastomomi.

Ya ce tsofaffin takardun takardun kudi ne na doka bisa umarnin Kotun Koli.

Kakakin babban bankin na CBN Isa Abdulmumin, ya ce bankuna sun fara ba da tsofaffi da sabbin takardun kudi ga kwastomominsu a tashoshinsu na ATMs daban-daban da kuma kan kantuna.

Ya ce duk da cewa CBN ba ta fitar da wata sanarwa a hukumance kan lamarin ba, ‘yan Najeriya za su iya kashewa da tattara tsofaffin kudade da sabbin kudade daidai da hukuncin kotun koli.

Karanta Wannan: Buhari ka sa CBN ta bi umarnin kotu – Masana Tattalin Arziki

Kakakin, wanda ya yi magana da The Cable: “Bankunan suna biyan tsofaffin takardun kudi da kuma sabbin takardun kudi. Dukan su ne na doka.

“Eh, CBN bai fitar da wata sanarwa a hukumance ba kan batun. Duk wanda banki ya baka, zaka iya karba. Muna son mu saukaka wa ‘yan Najeriya rayuwa.”

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...
X whatsapp