fidelitybank

CBN ya karya farashin dala Naira 1,251

Date:

Babban Bankin CBN ya sake sanar da matakin karya farashin dala daga N1,251 zuwa N1,101.

CBN ya bayyana haka ne cikin wata sanarwa da darakta a sashen musayar kuɗi na bankin, Dakta Hassan Mahmud ya sanyawa hannu.

Sanarwar ta ce bankin ya tsara sayar da dala miliyan 15.88 ga ƴan canji 1,588 da suka cancanta.

A cewar sanarwar, su kuma ƴan canji ana sa ran su ci ribar da ba ta wuce kashi 1.5 ba cikin 100.

Hakan na nufin za su sayar da dala ɗaya ne a kan N1,117.

Sanarwar na cikin matakan da CBN ke ɗauka domin daidaita kasuwar musayar kuɗi a Najeriya da kuma tabbatar da gaskiya da bin doka a tsakanin masu canjin kuɗi.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp