fidelitybank

CBN ku sanya fuskar Obasanjo a jikin sabon kudi – Atiku

Date:

Jam’iyyar PDP, dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bukaci babban bankin Najeriya, CBN, da ya sanya sunan tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a kan takardun kudin Naira da aka sake fasalin.

Atiku ya ce ya kamata fuskar Obasanjo ta kasance a kan kudin Naira saboda kokarin da yake yi na ganin Najeriya ta zama wuri mai kyau.

Dan takarar shugaban kasa na PDP ya ce samun fuskar Obasanjo a naira zai kara zaburar da al’ummar Najeriya nan gaba wajen sadaukarwa ga kasa.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na twitter, Atiku ya rubuta cewa: “Afrika ta yi albarka da samun shugaban kasa mai kishin dimokradiyya kamar Cif Obasanjo. Mutumin da ya kamata hotonsa ya kasance a cikin takardar naira da aka sake fasalin domin zaburar da al’ummar Nijeriya gaba su sadaukar da kansu ga al’ummarsu da nahiyarsu.”

A kwanakin baya ne gwamnan koli na bankin, Godwin Emefiele, ya sanar da sake fasalin kudin N100, N200, N500, da N1000.

Shugaban na CBN ya ce za a fitar da sabbin takardun ne a ranar 5 ga Disamba, 2022.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ĉ˜asa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...

An kaiwa Malamin addini hari a Kano bayan an jikatasu da Matarsa

Wani malamin addinin Musulunci, Malam Kabir Idris, da matarsa...

Kotun Kano ta daure wata Mata da ake zargin ta tsafe su

Kotun Majistiri mai lamba 7 da ke Nomansland, Ĉ™arĈ™ashin...

Dalibi ya kashe kansa a cikin Jami’a

Hukumar jami'ar Obafemi Awolowo da ke jihar Osun, sun...

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...
X whatsapp