fidelitybank

CBN ku sanya fuskar Obasanjo a jikin sabon kudi – Atiku

Date:

Jam’iyyar PDP, dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bukaci babban bankin Najeriya, CBN, da ya sanya sunan tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo a kan takardun kudin Naira da aka sake fasalin.

Atiku ya ce ya kamata fuskar Obasanjo ta kasance a kan kudin Naira saboda kokarin da yake yi na ganin Najeriya ta zama wuri mai kyau.

Dan takarar shugaban kasa na PDP ya ce samun fuskar Obasanjo a naira zai kara zaburar da al’ummar Najeriya nan gaba wajen sadaukarwa ga kasa.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na twitter, Atiku ya rubuta cewa: “Afrika ta yi albarka da samun shugaban kasa mai kishin dimokradiyya kamar Cif Obasanjo. Mutumin da ya kamata hotonsa ya kasance a cikin takardar naira da aka sake fasalin domin zaburar da al’ummar Nijeriya gaba su sadaukar da kansu ga al’ummarsu da nahiyarsu.”

A kwanakin baya ne gwamnan koli na bankin, Godwin Emefiele, ya sanar da sake fasalin kudin N100, N200, N500, da N1000.

Shugaban na CBN ya ce za a fitar da sabbin takardun ne a ranar 5 ga Disamba, 2022.

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a Ĉ™asarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ĉ´an Ĉ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Ĉ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ĉ³an Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ĉ´anbindiga da suka addabi yankunan Ĉ™aramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leĈ™en asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maĈ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 Ĉ™arĈ™ashin mai...
X whatsapp