fidelitybank

CBN bai shirya ba kwata-kwata – Badaru

Date:

Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, ya tunkari babban bankin Najeriya, CBN, a kan ci gaba da tabarbarewar kudaden Naira da aka yi wa kwaskwarima a bankunan kasuwanci.

Gwamnan ya bayyana hakan ne ta bakin kwamishinan kudi na jihar, Babangida Umar Gantsa a lokacin da yake mayar da martani kan wahalhalun da mutane ke ciki na saka ko cire kudaden su.

Ya zargi CBN da rike takardar kudin Naira da aka yi wa kwaskwarima, wanda hakan ya jawo wa ‘yan kasa kuncin da ba dole ba.

“Mun kuma yi magana da manajojin bankin, kuma sun tabbatar da cewa CBN ba ya ba su isassun kudi.

“Wani manajan wani banki ya shaida mana cewa CBN ya ba shi Naira miliyan biyu kacal.

“A cikin wani ATM na musamman, na kirga sama da mutane 250, mutane suna kwana a wurin wasu kuma suna kwashe sa’o’i na aikinsu don kawai su ciro kudi don bukatunsu. Bankunan ba sa loda isassun kudi a cikin ATM dinsu domin CBN ma ba ya ba su kudi.

“Ina ganin CBN bai shirya wannan atisayen ba. Kamata ya yi su koma kan allon zane su yi abin da ya dace don rage wa talaka radadin wahala.”

Karanta Wannan: Bullo da sababbin kudi ya dakile ta’addanci – CBN

Babangida ya kara da cewa, “har ma canjin naira da tsawaita kwanaki goma da CBN ta sanar za a yi nasara a kai.”

DAILY POST ta rahoto cewa, kananan hukumomi goma ne kawai cikin 27 da ke jihar ke da bankunan aiki.

Al’ummar karkara na cikin wahalhalun da ba za a iya mantawa da su ba domin ba su da damar samun wata cibiyar hada-hadar kudi don musanya tsohuwar takardar da tasu ta zamani da sababbi.

tribune newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp