fidelitybank

CBN bai shirya ba kwata-kwata – Badaru

Date:

Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar, ya tunkari babban bankin Najeriya, CBN, a kan ci gaba da tabarbarewar kudaden Naira da aka yi wa kwaskwarima a bankunan kasuwanci.

Gwamnan ya bayyana hakan ne ta bakin kwamishinan kudi na jihar, Babangida Umar Gantsa a lokacin da yake mayar da martani kan wahalhalun da mutane ke ciki na saka ko cire kudaden su.

Ya zargi CBN da rike takardar kudin Naira da aka yi wa kwaskwarima, wanda hakan ya jawo wa ‘yan kasa kuncin da ba dole ba.

“Mun kuma yi magana da manajojin bankin, kuma sun tabbatar da cewa CBN ba ya ba su isassun kudi.

“Wani manajan wani banki ya shaida mana cewa CBN ya ba shi Naira miliyan biyu kacal.

“A cikin wani ATM na musamman, na kirga sama da mutane 250, mutane suna kwana a wurin wasu kuma suna kwashe sa’o’i na aikinsu don kawai su ciro kudi don bukatunsu. Bankunan ba sa loda isassun kudi a cikin ATM dinsu domin CBN ma ba ya ba su kudi.

“Ina ganin CBN bai shirya wannan atisayen ba. Kamata ya yi su koma kan allon zane su yi abin da ya dace don rage wa talaka radadin wahala.”

Karanta Wannan: Bullo da sababbin kudi ya dakile ta’addanci – CBN

Babangida ya kara da cewa, “har ma canjin naira da tsawaita kwanaki goma da CBN ta sanar za a yi nasara a kai.”

DAILY POST ta rahoto cewa, kananan hukumomi goma ne kawai cikin 27 da ke jihar ke da bankunan aiki.

Al’ummar karkara na cikin wahalhalun da ba za a iya mantawa da su ba domin ba su da damar samun wata cibiyar hada-hadar kudi don musanya tsohuwar takardar da tasu ta zamani da sababbi.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp