fidelitybank

Siyasa

Jam’iyyar NNPP ta shiga taron gaggawa sakamakon ficewa da ake yi a Kano

Shugaban kungiyar ‘ya’yan jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) reshen jihar Kano, Sanata Masud El-Jibril Doguwa, ya bayyana shirin kiran taron gaggawa biyo bayan...

‘Yan Najeriya za su sake zabar Tinubu a 2027 – Gwamnan Edo

Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya bayyana ƙwarin gwiwar cewa za a sake zaɓar Shugaba Tinubu a 2027, musamman yanzu da jam'iyar APC ke...

Wadanda ba sa kishin PDP su ficce tun yanzu – Saraki

Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya ce duk waɗanda ke da niyyar barin jam’iyyar adawa ta PDP gwamma sun fice tun yanzu domin...

Hujjoji na da ya sanya ni koma wa APC – Kawu Sumaila

Bayan jan ƙafa na tsawon lokaci, ɗaya daga cikin ƴan majalisar dattawa na jam'iyyar NNPP Sanata Abdurahman Kawu Sumaila ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar...

Gwamnatin Kaduna ta Æ™wace gidajen da El-Rufa’i ya sayar

Gwamnan jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya, Uba Sani ya bayar da umarnin ƙwace gidaje da filayen da tsohuwar gwamnatin da ta shuɗe ta...

Popular

spot_imgspot_img

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp