fidelitybank

Siyasa

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna, Ahmed Tijjani Mustapha, ya gargadi tsohon gwamnan jihar, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, da kada ya...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi Falana ya caccaki manufofin tattalin arzikin Shugaba Bola Tinubu inda ya ce "manufofin masu tsauri"...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin yada labarai, Bashir Ahmad, ya yi zargin cewa wasu ‘yan siyasa na kara matsin lamba...

Na ki marawa Atiku baya ne saboda juyin yankin Kudu ne – Wike

Ministan babban birnin tarayya (FCT), Nyesom Wike, a wata zantawa da ya yi da manema labarai a ranar Litinin a Abuja, ya jaddada kakkausan...

Obi ba zai iya lashe zabe a yankin Arewa ba – Keyamo

Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya ce É—aya daga cikin jagororin sabuwar haÉ—akar ADC, Peter Obi ba zai iya cin yankin arewacin Najeriya...

Popular

spot_imgspot_img

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp