fidelitybank

Siyasa

Tinubu ya tsorata da hadakar mu – Atiku

Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa gwamnatin Tinubu ta firgita da yunƙurin haɗakar jam'iyyun adawa inda ya...

Atiku zai dawo APC nan ba da jimawa ba – Bwala

Mai baiwa shugaban kasa Bola Tinubu shawara na musamman kan harkokin sadarwa Daniel Bwala, ya yi nuni da cewa nan ba da jimawa ba...

Babu saÉ“ani tsakanina da mataimakina – Gwamnan Neja

Gwamnan Neja Mohammed Umaru Bago ya musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa akwai saɓani mai girma tsakaninsa da mataimakinsa, Yakubu Garba, inda ya ce...

Ina baiwa Atiku shawara ya barwa masu ruwa a jika takarar shugaban kasa – Baba Ahmad

Tsohon mai magana da yawun kungiyar dattawan Arewa kuma tsohon mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Dakta Hakeem Baba-Ahmed, ya shawarci tsohon...

Har yanzu ban koma APC ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya bayyana cewa baya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar All Progressives Congress, APC. Adeleke ya bayyana haka ne...

Popular

spot_imgspot_img

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp