fidelitybank

Siyasa

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar na jagorantar hadakar siyasa mai fa'ida a gaban babban zaben 2027, duk da rashin jituwar...

Ni mai biyayya ne ga Tinubu da Gwamnan Kebbi – Aliero

Sanata Muhammad Adamu Aliero ya jaddada kudirinsa na tsayawa takarar jam’iyyar APC da shugabancinta da kuma gwamnatin Gwamnan Jihar Kebbi Dr. Nasir Idris. Wannan na...

Makomar Kwankwaso ta kasu gida uku – Salihu Tanko Yakasai

Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano kuma mai sharhi kan harkokin siyasa, Salihu Tanko Yakasai, wanda aka fi sani da Dawisu, ya bayyana cewa...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka mai neman tabbatar da tsarin karɓa-karɓan shugabanci a Najeriya. Wannan na daga cikin aikin da majalisar...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi, waɗanda suka sauya sheƙa daga babbar jam'iyyar adawa ta PDP zuwa APC mai mulki sun...

Popular

spot_imgspot_img

today nation

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp