fidelitybank

Siyasa

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin cewa an yi magudi a zaben majalisar dokokin jihar Kano da aka gudanar a ranar...

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon Yusuf Abdullahi Ata, ya yi kira ga hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC)...

APC ta yi kwaf daya a zaben cike gurbin Kaduna da Jigawa

Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Jigawa ta yi nasarar lashe zaɓen cike gurbi na ɗanmajalisar tarayya da aka gudanar a jiya Asabar, kamar...

Ba mu yarda da zaben Ghari da Tsanyawa ba – NNPP

Jam'iyar NNPP mai mulkin jihar Kano a arewacin Najeriya ta yi watsi da sakamakon zaɓen cike gurbi na ɗanmajalisar jiha da aka gudanar a...

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe ta dakatar tare da soke zaɓen cike gurbi da ke gudana yanzu haka a jihar...

Popular

spot_imgspot_img

vanguard news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp