Matsalolin da ke addabar jam’iyyar PDP sun ƙara tsananta a ranar Lahadi, bayan ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya janye daga duk...
Hukumar zaɓen Najeriya, INEC a bayyana aniyarta na fara amfani da fasahar ƙirƙirarriyar basira ta AI wajen gudanar da ayyukan zaɓe a ƙasar.
Cikin wata...
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da taron ƙoli, karo na farko gabanin babban zaɓen ƙasar na shekara ta 2027.
Mahalarta taron, wanda...
Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar na jagorantar hadakar siyasa mai fa'ida a gaban babban zaben 2027, duk da rashin jituwar...