Masu zanga-zanga sun fara fitowa a birnin Legas ranar Juma'a, rana ta biyu ta zanga-zanga kan matsin rayuwa da ake gudanarwa a Najeriya.
Masu zanga-zangar...
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi sun tarwatsa zanga-zangar neman zaben #Endbad a jihar.
Rahoto na cewa jami’an ‘yan sanda sun harba barkonon tsohuwa kan...
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa, har yanzu ba ta karbi tirelolin shinkafa guda 20 da gwamnatin tarayya ta ware ba.
Babban Daraktan yada labarai...
Kwamitin hadin gwiwa na majalisar wakilai na binciken hauhawar farashin siminti a kasar ba bisa ka’ida ba.
An bukaci manyan masana’antar da suka hada da...