fidelitybank

Ilimi

Za mu shigar da É—aliban Sudan zuwa jami’o’in Najeriya – JAMB

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB, ta ce za ta bayar da tallafin da ya dace don ganin an shigar...

NECO ta dage jarabawar shiga makarantun gwamnatin Tarayya

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta kasa, NECO, ta sake dage jarabawar shiga jami’o’in yara masu hazaka zuwa makarantar gwamnatin tarayya...

Na gamsu da yadda ake gudanar da jarabawar JAMB – Ministan Ilimi

Ministan Ilimi, Malam Adamu Adamu ya bayyana jin dadinsa kan yadda ake gudanar da jarrabawar gama-gari ta shekarar 2023 ta UTME. Kakakin hukumar ta JAMB,...

Za a kammala kwashe ‘yan Najeriya 1,700 daga Sudan – NIDCOM

Hukumar dake kula da ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje (NiDCOM), ta ce kimanin ‘yan Najeriya 1,700 da suka rage a Sudan za a kwashe...

Mutane 80,000 ne za su zana jarabawa a ranar 6 ga wata – JAMB

Kusan mutum 80,000 ne za su rubuta jarrabawar JAMB da aka sake tsara rubutawa ranar 6 ga watan Mayu. A cikin wata sanarwa da shugaban...

Popular

spot_imgspot_img

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp