fidelitybank

Ilimi

Kuwait za ta tallafawa Yara dubu 200 a jihar Kaduna

Gwamnatin ƙasar Kuwait ta jaddada aniyarta ta tallafa wa yara 200,000 da ba su zuwa makaranta a jihar Kaduna da ke arewacin Najeriya. Jakadan Kuwait...

ASUU ta rufe jami’ar Kaduna

Kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, reshen jihar Kaduna, KASU, a ranar Talata ta fara yajin aikin sai baba-ta-gani, sakamakon rashin warware matsalolin jin dadin jama’a. Hakan...

Gwamnatin Kaduna ta umarci a gaggauta bincike kan kashe ÆŠalibin Sakandire

Gwamnatin jihar Kaduna ta umurci ma’aikatar ilimi da tsaro da ta gano wadanda suka kashe wani dalibi SS2, Ahmed Musa, na Kwalejin Fasaha ta...

Tinubu ya buƙaci Gwamnatin Kano ta magance matsalar rikicin filin BUK

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, da ya sa baki a rikicin filaye da ke faruwa...

Ambaliyar ruwa ya raba yara miliyan 2.2 daga muhallin su da makaranta a Najeriya – UNICEF

Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF, ya bayyana cewa ambaliyar ruwa a shekarar 2024 ta raba kimanin dalibai miliyan 2.2 da...

Popular

spot_imgspot_img

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp