fidelitybank

Ilimi

‘Yan Najeriya ku hada kai da addinin ku – Buhari

Shugaba Muhammadu Buhari, ya kira ga 'yan kasa da su sanya bukatar kasa a farko, sannan su rike addini wajen samun hadin kai a...

Izinin shiga ta bogi: Saudiyya ta koro Maniyatan Kano 7

Hukomomin Saudiyya sun dawo da Alhazan Kano bakwai gida daga kasar, saboda sun yi amfani da bizar bogi. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, biyar daga...

Dalibai sun yi zanga-zanga a kan harbe dan uwansu da Amotekun suka yi

Daliban Rufus Giwa Polytechnic dake Owo, a Jihar Ondo a ranar Juma’a sun yi zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da rasuwar abokin su, Folarera Ademola. Wani...

Musulmai su yi addu’o’in zaman lafiya a kasa yayin bikin Sallah – Bamidele

Shugaban kungiyar Sanatocin Kudancin Najeriya, Sanata Opeyemi Bamidele, ya yi kira ga Musulmai da su kara nuna himma wajen yin addu'o'i na rashin tsaro...

Maniyaciyar jihar Kaduna ta rasu bayan ta dawo daga Arafat

Hukumar Alhazai ta kasa NAHCON, ta tabbatar da rasuwar Hasiya Aminu, wata maniyaciyar jihar Kaduna. Ta rasu ne a cikin barcin da take yi jim...

Popular

spot_imgspot_img

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp