fidelitybank

Ilimi

Za mu sake duba Jarrabawar UTME ta shekarar – JAMB

Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta ce, za ta sake duba Jarrabawar UTME ta shekarar 2025, bayan korafe-korafe da yawa daga jama’a...

ASUU ta zabi sabon shugaban

Kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) ta zabi Farfesa Chris Piwuna, shugaban harkokin dalibai na jami’ar Jos a matsayin sabon shugaban kungiyar na kasa. Farfesa Piwuna ya...

An yi gagarumar satar amsa a bana – JAMB

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB, ta sanar da fitar da sakamakon jarabawar gama gari ta shekarar 2025. Hukumar ta bayyana...

Ɗalibai miliyan 1.5 ne cikin 1.95 suka samu maki ƙasa da 200 a jarabawar Jamb

Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta fitar da alƙaluman sakamakon jarabawar UTME ta shekarar 2025, inda ta bayyana cewa yawancin daliban da...

A hukumance Gwamnati ta bayar da izini fara karatun digiri a FCE baki daya

Gwamnatin tarayya a hukumance ta fara aiwatar da dokar yin karatun digiri a dukkan kwalejojin ilimi na tarayya (FCOE). Wannan ya biyo bayan zartar da...

Popular

spot_imgspot_img

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]
telegram
X whatsapp