fidelitybank

Casemiro ba zai buga wasan Arsenal ba bayan ya karbi kati 5

Date:

Crystal Palace da Manchester United sun tashi 1-1 a kwantan wasan mako na bakwai a gasar Premier da suka kara ranar Laraba a Selhurst Park.

Bruno Fernandes ne ya ci wa United kwallo daf da za su je hutu, inda Palace ta farke ta hannun Michael Olise daf da za a tashi daga wasan.

To sai dai kuma a karawar an bai wa dan wasan United, Casemiro katin gargadi, bayan da ya yiwa Wilfred Zaha keta a minti na 80.

Hakan na nufin dan kasar Brazil ya karbi katin gargadi na biyar jumulla, kenan ba zai yi wa United wasan Premier da Arsenal a Emirates ranar Lahadi ba.

”A wasan farko mun doke su ba tare da Casemiro ba, ya kamata mu kara yin hada,” in ji dan kwallon.

Arsenal ce ta daya a teburin Premier da tazarar maki takwas tsakaninta da Manchester City ta biyu, kuma United ce kadai ta doke ta 3-1 a bana a Old Trafford.

Casemiro ya shiga wasan na Arsenal saura minti 10 a tashi daga karawar a lokacin da United ta kammala zura kwallayenta a raga.

Wasa daya kacal aka ci United a karawa 20 a dukkan fafatawa tana ta ukun teburi da maki 39 iri daya da na Manchester City ta biyu.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaÉ—i masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga FalasÉ—inawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp