fidelitybank

Casemiro ba zai buga wasa uku zuwa hudu ba – FA

Date:

Dan wasan tsakiyar Manchester United, Casemiro na shirin dakatar da shi wasanni uku, bayan da aka nuna masa jan kati kai tsaye a karawar da suka yi da Crystal Palace ranar Asabar.

An kori Casemiro ne bayan wani bincike na VAR ya nuna cewa ya shake Will Hughes bayan wata hatsaniya.

Idan United ta daukaka kara kuma ta yi rashin nasara, akwai yiwuwar FA ta kara ta zuwa wasanni hudu.

Karanta Wannan: Casemiro ba zai buga wasan Arsenal ba bayan ya karbi kati 5

Dokar Premier ta ce “ana iya soke jan kati kai tsaye idan aka daukaka kara.

“Idan aka yi nasarar daukaka kara, za a soke dakatarwar. Amma idan hukumar ta FA ta yanke hukuncin cewa kulob din ya shigar da kara za a iya kara dakatar da wasanni uku zuwa hudu.”

Kamar yadda yake a yanzu, Casemiro zai buga wasanni biyu da Leeds United da kuma wasan gida da Leicester City.

Duk da haka zai dawo wasan karshe na cin kofin Carabao da Newcastle United.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan Æ´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...
X whatsapp